Majalisar Dokokin Najeriya ta ce ba za ta lamunci sakacin ma'aikatan gwamnati wajen kare kasafin kudi ba

Majalisar Dokokin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta lamunci sakaci daga ma'aikatan hukumomin gwamnati ba, a yayin da suka zo kare kasafin kuɗin ma'aikatun su a gaban kwamitoci daban-daban na zauren majalisar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta

Majalisar Ɗinkin Duniya ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake yin nazari tare da yin duba ga dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro, domin kauce wa afka wa mutanen da ba su ji ba basu gani ba a faɗin ƙasar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments