Listen To HAMADA FM Live

If Your browser does not support the audio element . CLICK HERE

LABARAI

SHIRYE SHIRYE

LABARAN DUNIYA

Labari da 'Dumi 'Dumi

LABARAI

Majalisar Shari'a ta Najeriya ta yiwa Alƙalai 11 ƙarin girma zuwa kotun koli

Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.

By Aliyu Samba

|

Dec 07 , 2023

LABARAI

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fara Kai Agaji Ga Iyalan Mutanen Da Harin Jirgin Sojin Najeriya Ya Hallaka

Gwamnatin jihar Kaduna ta ce zuwa yanzu, ta fara kai kayayyakin agajin gaggawa ga iyalan mutanen da harin jirgin sojin Najeriya mara mutuƙi ya kai a kan taron masu maulidi a yankin Tudun biri dake ƙaramar hukumar igabi a...

By Aliyu Samba

|

Dec 07 , 2023

LABARAI

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta

Majalisar Ɗinkin Duniya ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake yin nazari tare da yin duba ga dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro, domin kauce wa afka wa mutanen da ba su ji ba basu gani ba a faɗin ƙasar.

By Aliyu Samba

|

Dec 07 , 2023

LABARAI

Majalisar Dokokin Najeriya ta ce ba za ta lamunci sakacin ma'aikatan gwamnati wajen kare kasafin kudi ba

Majalisar Dokokin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta lamunci sakaci daga ma'aikatan hukumomin gwamnati ba, a yayin da suka zo kare kasafin kuɗin ma'aikatun su a gaban kwamitoci daban-daban na zauren majalisar.

By Aliyu Samba

|

Dec 07 , 2023