Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita a fadin kasar biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai rumbun adana makamai dake barikin sojin Freetown.
Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita a fadin kasar biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai rumbun adana makamai dake barikin sojin Freetown.
Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita a fadin kasar biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai rumbun adana makamai dake barikin sojin Freetown.
Harin dai ya haifar da musayar wuta a lamarin.
Kamfanin dillancin labaran Faransa ya ruwaito shaidun gani da ido sun ce sun ji karar harbe-harbe da fashewar wani abu mai karfi a yankin Wilberforce, wurin da rumbun adana makaman yake dake kusa da ofisoshin jakadancin kasashen waje.
Kazalika, wasu shaidun gani da idon sun bayyana sun ji karar musayar wuta kusa da barikin sojin dake unguwar Murray Town, inda sansanin sojin ruwan kasar ke da mazauni.
Like
Dislike
Love
Angry
Sad
Funny
Wow
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta
December 07, 2023Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita bayan harin ‘yan bindiga kan rumbun adana makamai
November 27, 2023Tinubu ya nada Akinyelure shugaban NNPC,yayin da ya sake nada Kyari Shugaba
November 28, 2023Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fara Kai Agaji Ga Iyalan Mutanen Da Harin Jirgin Sojin Najeriya Ya Hallaka
December 07, 2023
Comments 0