Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.
Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.
Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.
Bayanin haka na ƙunshe a cikin wata sanarwa da dadaraktan yaɗa labarai na hukumar Mista Soji Oye ya fitar ranar Laraba 6 ga watan Disambar nan, yace za kuma a rantsan da Al'ƙalan da zarar majalisa ta gama tantance su.
Sanarwar ta ƙara da cewa da zarar an tantance alƙalai sha ɗayan da akayi wa ƙarin girma zuwa kotun ƙoli, shugaba Tinubu zai rantsar dasu a fadar sa dake Abuja, domin su fara aiki ba tare da ɓata lokaci ba.
Ƙarin girman da akayi wa Alƙalan na zuwa ne, yayin da ake dakon hukunce-hukunce na shari'o'i da suka shafi zabe a sassa daban-daban na Najeriya.
Like
Dislike
Love
Angry
Sad
Funny
Wow
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta
December 07, 2023Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita bayan harin ‘yan bindiga kan rumbun adana makamai
November 27, 2023Tinubu ya nada Akinyelure shugaban NNPC,yayin da ya sake nada Kyari Shugaba
November 28, 2023Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fara Kai Agaji Ga Iyalan Mutanen Da Harin Jirgin Sojin Najeriya Ya Hallaka
December 07, 2023
Comments 0