Majalisar Shari'a ta Najeriya ta yiwa Alƙalai 11 ƙarin girma zuwa kotun koli

Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fara Kai Agaji Ga Iyalan Mutanen Da Harin Jirgin Sojin Najeriya Ya Hallaka

Gwamnatin jihar Kaduna ta ce zuwa yanzu, ta fara kai kayayyakin agajin gaggawa ga iyalan mutanen da harin jirgin sojin Najeriya mara mutuƙi ya kai a kan taron masu maulidi a yankin Tudun biri dake ƙaramar hukumar igabi a jihar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta

Majalisar Ɗinkin Duniya ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake yin nazari tare da yin duba ga dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro, domin kauce wa afka wa mutanen da ba su ji ba basu gani ba a faɗin ƙasar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Majalisar Dokokin Najeriya ta ce ba za ta lamunci sakacin ma'aikatan gwamnati wajen kare kasafin kudi ba

Majalisar Dokokin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta lamunci sakaci daga ma'aikatan hukumomin gwamnati ba, a yayin da suka zo kare kasafin kuɗin ma'aikatun su a gaban kwamitoci daban-daban na zauren majalisar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Tinubu ya nada Akinyelure shugaban NNPC,yayin da ya sake nada Kyari Shugaba

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken: ‘Shugaba Tinubu ya nada kwamitin gudanarwa na hukumar NNPC.

By Aliyu Samba | November 28, 2023 | 0 Comments

Hukumar lafiya ta ce akwai yiwuwar barkewar cutar Tarin Fuka a Najeriya saboda karuwarta a Borno

Hukumar lafiya ta duniya(WHO) ta koka gameda karuwar masu kamuwa da cutar tarin Fuka a fadin jihar Born

By Aliyu Samba | November 28, 2023 | 0 Comments

Tinubu zai gabatar da kasafin kudi na shekarar 2024 ranar Laraba

Shugaban kasa Bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi na badi ga majalisar dokoki ta kasa a gobe Laraba.

By Aliyu Samba | November 28, 2023 | 0 Comments

Hukumomin Lafiya a Nijar Sun Kaddamar Da Shirin Rigakafin Cutar Mashako

Hukumar Lafiya ta Duniya(WHO) ta tabbatar da cewa tsawon kwanaki hudu kenan ana gudanar da aikin rigakafin kamuwa da cutar mashako wato Diptheria a jihar Zinder ta jamhuriyyar Nijar.

By Aliyu Samba | November 27, 2023 | 0 Comments

Hukumar NDLEA Ta Dakile Bikin Shan Kwayoyi a Osun

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun kwayoyi ta kasa(NDLEA) ta kai farmaki wani gida da aka shirya bikin shan miyagun kwayoyi a Osogbo a ranar Asabar.

By Aliyu Samba | November 27, 2023 | 0 Comments

Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita bayan harin ‘yan bindiga kan rumbun adana makamai

Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita a fadin kasar biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai rumbun adana makamai dake barikin sojin Freetown.

By Aliyu Samba | November 27, 2023 | 0 Comments