Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce zuwa yanzu, ta fara kai kayayyakin agajin gaggawa ga iyalan mutanen da harin jirgin sojin Najeriya mara mutuƙi ya kai a kan taron masu maulidi a yankin Tudun biri dake ƙaramar hukumar igabi a jihar.
Majalisar Ɗinkin Duniya ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake yin nazari tare da yin duba ga dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro, domin kauce wa afka wa mutanen da ba su ji ba basu gani ba a faɗin ƙasar.
Majalisar Dokokin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta lamunci sakaci daga ma'aikatan hukumomin gwamnati ba, a yayin da suka zo kare kasafin kuɗin ma'aikatun su a gaban kwamitoci daban-daban na zauren majalisar.
Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken: ‘Shugaba Tinubu ya nada kwamitin gudanarwa na hukumar NNPC.
Hukumar lafiya ta duniya(WHO) ta koka gameda karuwar masu kamuwa da cutar tarin Fuka a fadin jihar Born
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi na badi ga majalisar dokoki ta kasa a gobe Laraba.
Hukumar Lafiya ta Duniya(WHO) ta tabbatar da cewa tsawon kwanaki hudu kenan ana gudanar da aikin rigakafin kamuwa da cutar mashako wato Diptheria a jihar Zinder ta jamhuriyyar Nijar.
Hukumar hana sha da fatauncin miyagun kwayoyi ta kasa(NDLEA) ta kai farmaki wani gida da aka shirya bikin shan miyagun kwayoyi a Osogbo a ranar Asabar.
Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita a fadin kasar biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai rumbun adana makamai dake barikin sojin Freetown.
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta
December 07, 2023Gwamnatin Saliyo ta kafa dokar hana fita bayan harin ‘yan bindiga kan rumbun adana makamai
November 27, 2023Tinubu ya nada Akinyelure shugaban NNPC,yayin da ya sake nada Kyari Shugaba
November 28, 2023Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Fara Kai Agaji Ga Iyalan Mutanen Da Harin Jirgin Sojin Najeriya Ya Hallaka
December 07, 2023